Friday, February 13
Shadow

Da Duminsa: Kasar Amurka ta aiko da wakilai na musamman Najeriya

Rahotanni sun bayyana cewa, Kasar Amurka ta aiko da wakilai na musamman zuwa Najeriya.

Zasu zo ne dan tattauna yanda kasar ta Amirka zata taimakawa yankunan da Tshàgyèràn Dhàjì ke taurawa.

Hakan na zuwane bayan da aka yi garkuwa da Kiristoci sama da 160 a jihar Kaduna.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo da hotuna yanda mayakan Kungiyar ÌPÒB dake son kafa kasar Bìàfrà suka kashe sojojin Najeriya 2 kuma suka kwace kayan aikin sojojin

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *