Tuesday, May 19
Shadow

Da Duminsa: Ku gaggauta zuwa ku yi rijista da jam’iyyar NDC>>Inji Kwankwaso

Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso Yayi kira ga ‘yan Najeriya da su gaggauta zuwa su yi rijista da jam’iyyar NDC.

Kwankwaso ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda yace an kusa kulke yin Rijistar.

Hakan na faruwane bayan da Kwankwaso ya koma jam’iyyar ta NDC daga ADC

Karanta Wannan  Da Duminsa: Ana sa Ran cikin darennan kasar Ìràn zata yi gwajin makamin Nòkìlìyà

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *