
Tsohon Gwamnan Kano, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso Yayi kira ga ‘yan Najeriya da su gaggauta zuwa su yi rijista da jam’iyyar NDC.
Kwankwaso ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda yace an kusa kulke yin Rijistar.
Hakan na faruwane bayan da Kwankwaso ya koma jam’iyyar ta NDC daga ADC