Saturday, January 3
Shadow

Da Duminsa: Kungiyar Kwadago NLC zata yi zàngà-zàngà ranar 17 ga watan Disamba sabosa matsalar tsaro

Kungiyar Kwadago ta NLC ta bayyana shirinta na yin zanga-zanga ranar 17 ga watan Disamba saboda matasalar tsaro.

kungiyar ta bayyana hakane a wata sanarwa data fitar ranar 10 ga watan Disamba bayan wani taro data yi.

Ta yi magana musamman akan satar daliban makaranta na jihar Kebbi.

Ta yi kiran Gwamnati ta dauki matakin kawo karshen matsalar tsaro a Najeriya.

Karanta Wannan  Mahaddatan Alqur'ani Mai Girma A Jihar Borno Sun Sauke Alkur'ani Dubu Biyu Domin Allah Yasa Asiwaju Bola Ahmed Tinumbu Ya Yi Nasarar Zama karo na biyu Shugaban Ƙasa A Zaɓen 2027 .

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *