Tuesday, March 17
Shadow

Da Duminsa: Kwankwaso ya bayyana matakin da zasu dauka akan Abba idan ya koma APC

Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana matakin da zasu dauka akan Abba idan ya koma jam’iyyar APC.

Ya bayyana cewa wadanda suka baiwa Abba shawarar komawa jam’iyyar APC, ya kamata su kuma bashi shawarar ajiye mukamin gwamna tunda a jam’iyyar NNPP ya sameshi.

Kwankwaso yace ji yake kamar a mafarki yake game da maganar komawar Abba jam’iyyar APC.

Ya kuma karyata rade-radin da ake cewa wai hada baki suka yi da Abba.

Karanta Wannan  Da Duminsa: Kalli Bidiyon yanda aka Dambhace aka baiwa hammata iska tsakanin jami'an tsaron gwamnan jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed da jami'an tsaron da aka Jibge dan su hana Gwamnan shiga Hedikwatar Jam'iyyar PDP

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *