Thursday, March 19
Shadow

Da Duminsa: Ministan Tsaro, Muhammad Badaru ya sauka daga mukaminsa inda ya bayar da dalilin rashin Lafiya

Ministan tsaro, Muhammad Badaru ya Ajiya mukaminsa inda ya bayar da dalilin rashin lafiya.

Badaru ya aikewa da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da wasikar ajiye aikin a ranar 1 ga watan Disamba.

Kuma me magana da yawun shugaban kasa, Bayo Onanuga ya ce shugaba Tinubu tuni ya amince da wannan ajiye aikin inda ya godewa Badaru bisa gudummawar da ya bayar.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Idan da hakkina a Miliyan 152 da aka rabawa kowace cikin 'yan kwallo mata 'yan Najeriya ban yafe ba>>Inji Malam

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *