Tuesday, May 19
Shadow

Da Duminsa: Rahotanni na cewa Kakakin Majalisar Dattijai Akpabio ya yanke jiki ya fadi an garzaya dashi Asibiti

Wasu rahotanni na jawo cewa, Kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya yanke jiki ya fadi an garzaya dashi zuwa Asibiti.

Wata ‘yar Jarida, Adeola Fayehun ce ta bayyana hakan.

Saidai zuwa yanzu ofishin Akpabio bai tabbatar ko karyata Rahoton ba

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Zaben 2027 kamar kwace kaine daga hannun Azzalumai>>Inji Sheikh Guruntum

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *