Friday, February 13
Shadow

Da Duminsa: Rashin Lafiyace tasa Shugaba Tinubu ya tafi Turai>>Inji Sowore

Mawallafin jaridar Sahara reporters, Omoyele Sowore yayi zargin cewa, Rashin Lafiya ce tasa aka fitar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zuwa Turai.

Hakanan yayi zargin cewa, kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio shima bashi da lafiya.

Yace bai kamata ace su rika tatsar kudin Najeriya ba suna kula da lafiyarsu.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: An zargi Ana yiwa kananan yara maza fyade a gidan yarin Goron Dutse dake Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *