Tuesday, April 14
Shadow

Da Duminsa: Sanata Natasha Akpoti ta wallafa Lambar wayarta ga masu son kiranta

Sanata Natasha Akpoti ta wallafa lambar wayarta domin mutanen mazabarta na Kogi Central idan suna son kiranta.

Da yawa dai sun jinjina mata saboda wannan lamarin.

Karanta Wannan  Allah kasa kada in kai matsayin da sai Annabi(Sallallahi Alaihi Wasallam) ya cece ni Ranar tashin Qiyama>>Inji Dr. Hussain Kano

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *