Monday, March 9
Shadow

Da Duminsa: Sanata Natasha Akpoti ta wallafa Lambar wayarta ga masu son kiranta

Sanata Natasha Akpoti ta wallafa lambar wayarta domin mutanen mazabarta na Kogi Central idan suna son kiranta.

Da yawa dai sun jinjina mata saboda wannan lamarin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda Golan Najeriya ya ajiye wani abu kusa da Post kamin a fara Buga Penalty da ya dauki hankula

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *