Monday, July 20
Shadow

Da Duminsa: Sanata Natasha Akpoti ta wallafa Lambar wayarta ga masu son kiranta

Sanata Natasha Akpoti ta wallafa lambar wayarta domin mutanen mazabarta na Kogi Central idan suna son kiranta.

Da yawa dai sun jinjina mata saboda wannan lamarin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon Da Duminsa: Kasar Amurka ta sassauto kan zargin Mhuzghunawa Kiristoci da tace ana yi a Najeriya bayan haduwa da wakilan Gwamnatin Tarayya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *