Friday, July 17
Shadow

Da Duminsa: Sanata Natasha Akpoti ta wallafa Lambar wayarta ga masu son kiranta

Sanata Natasha Akpoti ta wallafa lambar wayarta domin mutanen mazabarta na Kogi Central idan suna son kiranta.

Da yawa dai sun jinjina mata saboda wannan lamarin.

Karanta Wannan  Sati 3 kenan tun bayan da shugaba Tinubu ya tafi kasar waje, 'yan Najeriya sun fara tambayar lafiya kuwa?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *