Saturday, May 9
Shadow

Hukumar DSS ta kama jami’anta saboda zargin karbar cin hanci a hannun Malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Rahotanni sun bayyana cewa, Hukumar DSS ta kama jami’anta bisa zargin sun karbi cin hanci a hannun malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Hukumar tace jami’an nata sun karbi cin hancinne inda suka kyale Malam Nasiru suka ki kamashi a filin jirgi yayin da ya dawo Najeriya a kwanakin baya.

A wancan lokacin dai an ga yanda mutane suka taru suka hana kama Malam Nasiru Ahmad El-Rufai.

Karanta Wannan  HOTUNA: Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya je ziyarar ta'aziyyar ràsųwar mahaifiyar Tsohon Shugaban Ƙasa Umaru Musa Yar'adua a Katsina

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *