Thursday, July 16
Shadow

Da Duminsa: Shugaba Tinubu ya aikawa majalisa bukatar ciwo bashin Dala Miliyan $516

Rahotanni sun bayyana cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya aikawa majalisar Dattijai da bukatar ciwo bashin dala Miliyan $516.

Shugaban ya aika da bukatar ne a yau, Alhamis inda yace za’a yi aikin gina titin Sokoto-Badagry ne da kudaden.

Kakakin majalisar, Godswill Akpabio ya bayyana cewa akwai bukatar a gaggauta amincewa da karbo bashin.

Ya bayyana cewa, ya baiwa kwamitin kula da bashi na majalisar umarnin su kammala amincewa da bashin cikin sati daya.

Karanta Wannan  Kwankwaso yayi cikakken bayani kan barin jam'iyyar ADC da komawarsa NDC da kuma maganar fitowa takarar shugaban kasa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *