Friday, January 16
Shadow

Da Duminsa: Shugaban Amurka, Donald Trump yace zai hana duk kasashe Matalauta irin su Najeriya, Ghana, Nijar da sauransu zuwa Amirka ci rani

Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya bayyana aniyarsa ta hana ‘yan kasashe Matalauta zuwa kasar Amurka cirani.

Yace wannan hanin zai yi shine na dindindin.

Ya bayyana hakane Ranar Alhamis a wani sako da ya fitar na shirin bukukuwan karshen shekara.

Shugaba Donald Trump na daga cikin tsarinsa na hana baki shiga kasar Amurka.

Karanta Wannan  Wasu na ta tambayar wai Ina Kwankwasone, kowane babban dan Adawa yayi Allah wadai da dakatar a Gwamnan Rivers amma har yanzu shi bai ce komai akai ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *