Thursday, January 15
Shadow

Da Duminsa: Wata Sabuwar Kungiya me ikirarin alaka da Musulunci ta bayyana a Najeriya, Kasar Turkiyya ta gargadi Najeriya kan kungiyar

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Kasar Turkiyya ta gargadi Najeriya game da sabuwar Kungiyar dake ikirarin Jìhàdì a Najeriya me suna Fethullah.

Kasar Turkiyya tace kungiyar na da rassa a kasashen Duniya da yawa.

Jakadan kasar a Najeriya, Mehmet Poroy ne ya bayyana hakan a daren ranar Talata wajan bikin tunawa da ranar ‘yancin kasar Turkiyya.

Yanzu haka dai a Najeriya akwai kungiyoyin dake ikirarin Jihadi irin su B0k0 Hàràm da ÌŚWÀP da sauransu.

Karanta Wannan  Cire tallafin Man fetur ne abu mafi kyau da armashi da ya faru da Najeriya>>Inji Sanata Sani Musa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *