Tuesday, January 13
Shadow

Da Duminsa: Wata Sabuwar Kungiya me ikirarin alaka da Musulunci ta bayyana a Najeriya, Kasar Turkiyya ta gargadi Najeriya kan kungiyar

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{“square_fit”:1},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:true,”containsFTESticker”:false}

Kasar Turkiyya ta gargadi Najeriya game da sabuwar Kungiyar dake ikirarin Jìhàdì a Najeriya me suna Fethullah.

Kasar Turkiyya tace kungiyar na da rassa a kasashen Duniya da yawa.

Jakadan kasar a Najeriya, Mehmet Poroy ne ya bayyana hakan a daren ranar Talata wajan bikin tunawa da ranar ‘yancin kasar Turkiyya.

Yanzu haka dai a Najeriya akwai kungiyoyin dake ikirarin Jihadi irin su B0k0 Hàràm da ÌŚWÀP da sauransu.

Karanta Wannan  Watanni 15 bayan fara biniken Tsaffin Ministocin jin kai, Sadiya Umar Farouk da Betta Edu har yanzu EFCC bata fitar da sakamakon binciken ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *