Wednesday, March 18
Shadow

Da Duminsu: Shugaban kasar Amurka Donald Trump zai haramtawa ‘yan Najeriya shiga Amurka

Shugaban kasar Amurka Donald Trump na shirin dakatar da karin kasashe 36 daga shiga kasar Amurkar kuma ana tsammanin Najeriya ka iya shiga ciki.

A cikin kasashen da Trump din ke shirin dakatarwa akwai kasashen Afrika guda 25 ciki hadda kasar Egypt da Djibouti sannan akwai kasashen Asia.

Kafar the Washington post ta kasar Amurkar tace ta yi kokarin jin ta bakin fadar White House amma abu ya ci tura.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Idan dai kai Kirista ne na gaskiya, Bai kamata a ganka da Guru ko laya ba, sannan bai kamata kana zuwa gurin Boka ba>>Inji Wannan Faston

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *