Saturday, March 29
Shadow

Da Tinubu ya zarce a 2027 gara ma koda daga kudu ne a sake samun wani ya zama shugaban kasa>>El-Rufai

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa gara wani daga kudu ya sake zama shugaban kasa da Tinubu ya sake zama shugaban kasa a shekarar 2027.

El-Rufai ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Yace bai da tabbacin nan da lokacin zaben 2027 ko zai ci gaba da dama a Jam’iyyar APC.

El-Rufai ya zargi Tinubu da nada yaransa mafi yawanci yarbawa a mukaman siyasa.

Karanta Wannan  Gwamnan Jihar Naija ya bada shawarar a rika amfani da yaren Hausa wajan koyar da yara a makarantun Firamare da Sakandare a jihohin Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *