Sunday, March 23
Shadow

Nuhu Ribadu na son zama shugaban kasa a 2031 bayan Tinubu ya gama shiyasa yake son bata min suna>>El-Rufai

Tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, Nuhu Ribadu na son zama shugaban kasa a shekarar 2031 bayan Tinubu ya gama Mulki.

Yace shiyasa ma Nuhu Ribadun ya hada kai da gwamnan Kaduna na yanzu, Malam Uba Sani dan bata masa suna.

El-Rufai ya bayyana hakanne a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Inda ya kara da cewa amma kokarin na bata masa suna yana basu wahala.

Karanta Wannan  Karma ku yi tsamanin gyaruwar wuta nan kusa, Wutar lantarkin Najeriya zata ci gaba da lalacewa, da kyar muke iya kula da injinan wutar saboda duk sun tsufa>>Inji Ministan wutar Lantarki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *