Wednesday, April 29
Shadow

Da Tinubu ya zarce a 2027 gara ma koda daga kudu ne a sake samun wani ya zama shugaban kasa>>El-Rufai

Tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa gara wani daga kudu ya sake zama shugaban kasa da Tinubu ya sake zama shugaban kasa a shekarar 2027.

El-Rufai ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Yace bai da tabbacin nan da lokacin zaben 2027 ko zai ci gaba da dama a Jam’iyyar APC.

El-Rufai ya zargi Tinubu da nada yaransa mafi yawanci yarbawa a mukaman siyasa.

Karanta Wannan  Wadannan dakikan Gwamnonin naku da suka bayar da hutun makaranta saboda zuwan watan Ramadan 'ya'yansu basa zuwa wadannan makarantun gwamnatin, sun kai 'ya'yansu can makarantun kudi a Abuja ko kasashen waje>>Omoyele Sowore ya gayawa 'yan Arewa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *