Friday, December 26
Shadow

Duk wanda ya zàgènì saboda na roki Ahmed Musa kyautar Naira Miliyan 10 ban yafe mai ba>>Inji Mansurah Isah

Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Mansurah Isah ta bayyana cewa, duk wanda ya zageta saboda ta roki Ahmed Musa kyautar Naira Miliyan 10 bata yafe ba.

Tace hakanan duk wanda suka zageta saboda zawarci tafa fatan Allah yasa ‘ya’yansu ko wasu mata na jikinsu su yi dan su ji zafin abin su tuba.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Ta aikawa Malam ya baiwa Mijinta Hakuri bayan da ya hanata kudin anko da kudin gudummawar zuwa bikin kawarta amma ta sayar da buhun shinkafa ta tafi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *