Monday, March 16
Shadow

Duk wanda yake tunanin Tinubu zai zarce to ba a Najeriya yake zaune ba>>El-Rufai

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, duk me tunanin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai zace to ba a Najeriya yake zaune ba.

Karanta Wannan  Duk wanda ke samun kasa da Naira dubu dari biyu da hamsin a wata talaka ne dan haka ba za'a karbi Haraji a hannunsa ba>>Inji Gwammatin Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *