Sunday, March 23
Shadow

El-Rufai na son kawo rudani a kasarnan>>Inji Wata Kungiyar Arewa

Wata Kungiyar Arewa ta bayyana cewa, Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai na son kawo rudani a kasarnan.

Kungiyar me sunan Arewa Think Tank (ATT) ta bayyana cewa Ba gaskiya bane da El-Rufai ke cewa mutanen Arewa na cike da fushi kan mulkin Tinubu, ta kara da cewa, El-Rufai din ne dai ke son kawo rudani kawai.

Kungiyar ta bayyana hakane ta bakin shugabanta, Muhammad Yakubu da aka yi hira dashi a gidan Talana AIT.

Ya bayyana cewa, lamarin zaben 2027 da El-Rufai ke magana akai yana son shiga hurumin Allah ne inda yace Allah ne kadai yasan waye zai kai shekarar 2027 din.

Karanta Wannan  Peter Obi yafi kwankwaso nesa ba kusa ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad

Ya kuma musanta zargin da El-Rufai yayi na cewa, Nuhu Ribadu na son zama shugaban kasa a shekarar 2031.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *