Saturday, December 27
Shadow

Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Fasto Ebo Noah na kasar Ghana wanda yace an masa wahayin wai za’a yi tashin qiyama ranar Kirsimeti yace ranar kawai aka gaya masa banda shekarar.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi bayan da ranar Kirsimeti ta zo ta wuce amma ba’a yi tashin Qiyamar ba inda wasu suka fara kiransa da makaryaci.

@jakebeatzgh

God did not show me the year πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†

♬ original sound – Jakebeatz
Karanta Wannan  Duk Wanda yayi farin ciki da zuwan Amurka Najeriya, ya kafurta>>Inji Sheikh Dr. Ahmad Gumi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *