Friday, February 13
Shadow

Faston Da yace za’a yi tashin Qiyama ranar 25 ga watan Disamba yace ba’a mai wahayin shekarar da hakan zai faru ba

Fasto Ebo Noah na kasar Ghana wanda yace an masa wahayin wai za’a yi tashin qiyama ranar Kirsimeti yace ranar kawai aka gaya masa banda shekarar.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi bayan da ranar Kirsimeti ta zo ta wuce amma ba’a yi tashin Qiyamar ba inda wasu suka fara kiransa da makaryaci.

@jakebeatzgh

God did not show me the year 😆😆😆😆😆😆😆

♬ original sound – Jakebeatz
Karanta Wannan  Lalacewar wutar Lantarki:Majalisa ta gayyaci ministoci dan binciken yanda aka yi da Dala Biliyan $2 da aka bayar da samar da wutar Lantarki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *