Friday, July 17
Shadow

Kalli Bidiyon: ‘Yan Najeriya ina muku jaje dan kun tafka babbar Asara, saboda na bar Najeriya na koma ‘yar Nijar>>Inji Fatima

Wannan matar me suna Fatima ta bayyana cewa, ta bar kasarta Najeriya inda ta koma kasar Nijar dindindin.

Tace yan Najeriya sun yi asararta.

Karanta Wannan  Ganin Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu sanye da Agogon Naira Miliyan dari da goma ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *