Wednesday, August 19
Shadow

Gwamnati tace zata siyar da gidajen da ta Kwace daga hannun tsohon Gwamnan baban bankin Najeriya, CBN

Gwamnatin Tarayya ta bayyana shirin sayar da gidaje 753 data kwace daga hannun tsohon gwamnan babban bankin Najeriya, CBN, Godwin Emefiele

Hakan na kunshene a cikin sanarwar da wakilin hukumar kula da gidaje ta Abuja, Salisu Haiba ya fitar a ranar Talata.

Ya bayyana cewa, sun karbi gidajen guda 753 daga hannun EFCC.

Yace mutane za’a sayarwa da gudajen.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Yanda mutane suka rikawa motocin 'yan siyasa rotse da duwatsu a Zaria, Kaduna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *