Tuesday, May 19
Shadow

Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun ranar Dimokradiyya, 12 ga watan Yuni

Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar Alhamis, 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu saboda tunawa da ranar Dimokradiyya

Babban sakatare a ma’aikatar, Dr Magdalene Ajani ne ya sanar da hakan a madadin gwamnatin tarayya.

Ya taya ‘yan Najeriya murnar cika shekaru 26 da mulkin Dimokradiyya

Yace wannan ranace me matukar muhimmanci ga ‘yan Najeriya.

Karanta Wannan  Da Duminsa: An kama daya daga cikin wanda suka kirkiro Manhajar Criypto ta Blum da zargin Damfara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *