Saturday, June 27
Shadow

Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun ranar Dimokradiyya, 12 ga watan Yuni

Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar Alhamis, 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu saboda tunawa da ranar Dimokradiyya

Babban sakatare a ma’aikatar, Dr Magdalene Ajani ne ya sanar da hakan a madadin gwamnatin tarayya.

Ya taya ‘yan Najeriya murnar cika shekaru 26 da mulkin Dimokradiyya

Yace wannan ranace me matukar muhimmanci ga ‘yan Najeriya.

Karanta Wannan  Dan Gidan shugaban kasa, Seyi Tinubu ya kaiwa Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ziyara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *