Saturday, December 13
Shadow

Gwamnatin Tarayya ta bayar da hutun ranar Dimokradiyya, 12 ga watan Yuni

Gwamnatin tarayya ta sanar da ranar Alhamis, 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu saboda tunawa da ranar Dimokradiyya

Babban sakatare a ma’aikatar, Dr Magdalene Ajani ne ya sanar da hakan a madadin gwamnatin tarayya.

Ya taya ‘yan Najeriya murnar cika shekaru 26 da mulkin Dimokradiyya

Yace wannan ranace me matukar muhimmanci ga ‘yan Najeriya.

Karanta Wannan  Karma ku yi tsamanin gyaruwar wuta nan kusa, Wutar lantarkin Najeriya zata ci gaba da lalacewa, da kyar muke iya kula da injinan wutar saboda duk sun tsufa>>Inji Ministan wutar Lantarki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *