Monday, April 21
Shadow

Da Duminsa:Duk da cire gwamna Fubara da Jibge jami’an tsaro, Tsageran Niger Delta sun sake fasa butun gas a jihar Rivers

Rahotanni daga jihar Rivers na cewa, An sake fasa bututun iskar Gas a jihar Rivers.

Hakan na zuwane sati daya bayan cire gwamnan jihar, Simi Fubara da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yayi inda ya saka gwamnan Rikon Kwarya.

Jaridar Vanguard ce ta kawo Rahoton saidai zuwa yanzj baya bayar da cikakken bayanin inda lamarin ya faru ba

Karanta Wannan  DA DUMIDUMINSA: Jami'an Tsaro Sun Kara Samun Nasarar Hàĺĺàķà Wani Ƙasurgumin Ďan Bìñďìģa Mai Suna Ɓaleri Tare Ďa Yaransa Su 30 A Jihar Zamfara

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *