Thursday, April 17
Shadow

Gwamnatin tarayya ta kashe Naira Biliyan 1.4 wajan canjawa masu tsatstsauran ra’ayi tunani

Gwamnatin tarayya ta sanar da kashe Naira Biliyan 1.4 wajan canjawa masu tsatstsauran ra’ayi irin su B0K0 Hàràm tunani.

Hakan ya farune a cikin shekara daya da rabi data gabata inda aka kafa sansanonin canjawa masu tsatstsauran ra’ayi da suka tuba tunani.

A ranar May 12, 2022 ne tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya sanyawa kudirin dokar kafa cibiyar yaki da ayyukan ta’addanci a Najeriya wanda kuma a karkashinta ne ake kula da tubabbun ‘yan Boko Haram din.

Gwamnatin tarayya dai ta gina cibiyoyin kula da irin wadannan mutane da suka tuba daga ayyukan ta’addanci.

Karanta Wannan  Sojoji Sun Yi Sìĺaŕ Mutuwar Mutanen Da Ba Su Ji Ba, Ba Šu Ģàñi Ba Tare Da Àsarar Dabbobi Da Gidaje Da Dama A Bisa Kuskure, A Yayin Kai Farmaki A Kauyen Gidan Bisa Da Runtuwa Dake Karamar Hukumar Silame Dake Jihar Sokoto

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *