Tuesday, May 19
Shadow

Gwamnatin tarayya ta yi gargadin a daina cin Ganda

Ministan ci gaban Kiwo, Mukhtar Maiha ya gargadi ‘yan Najeriya da su daina cin Ganda wadda ake yi da fatar dabbobi.

Ministan yace akwai matsalar da cin gandar yakewa jikin dan adam.

Ya kuma bayyana cewa, Gwamnatin tarayya na shirin samar da mayanka ta zamani wadda kowace sashe na jikin dabbar da aka yanka za’a iya fitar dashi cikin sauki ba tare da wahala ba.

Ya kara da cewa, a jikin dabba babu abin yaddawa.

Ya kara da cewa, a cikin kasafin kudin shekarar 2025 sun ware kudade masu yawa dan samar da gonaki da guraren kiwo na zamani

Karanta Wannan  Ba zaka bata mana suna ba, Ka kawo shaidar cewa, Sai an biya Naira Miliyan 3 ake gabatar da kudirin doka a majalisa ko mu hukunta ka>>Majalisar Wakilai ga dan majalisa, Ibrahim Usman Auyo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *