Wednesday, April 8
Shadow

HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa

HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa.

Saidai mutuwarsa ta raba hankulan jama’a, inda wasu ke jimami wasu kuma na mùrñà, duba da yadda ya aďdabi jama’à.

Ko a wani bidiyo da aka nuno kusan yara ne zalla suka yi jana’izarsa.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Yanda Tsohon Mataimakin shugabab kasa, Atiku Abubakar ya taka rawa da matarsa Titi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *