Hadiza Gabon Ta Gayyaci Ustaz Alqali Abubakar Salihu Zaria Cikin Shirin Gabon Room Talk Show.

Fitacciyar ‘yar fim kuma mai gabatar da shirin Gabon Room Talk Show, Hadiza Gabon, ta gayyaci sanannen Malamin addini, Ustaz Alqali Abubakar Salihu Zaria, domin tattaunawa da shi a shirin da ta ke gabatar wa.
Shin ko kuna ganin zata iya ƙure shi kamar yadda ta saba ƙure mutane?