September 1, 2024 by Bashir Ahmed Ganin robar kunun aya a gaban gwamnan jihar Nasarawa ya dauki hankulan mutane inda akai ta cece-kuce. Karanta Wannan Wasu 'yan ADC sun maka su Atiku a kotu suna kalubalantar shugabancin jam'iyyar da aka baiwa David Mark