September 1, 2024 by Bashir Ahmed Ganin robar kunun aya a gaban gwamnan jihar Nasarawa ya dauki hankulan mutane inda akai ta cece-kuce. Karanta Wannan Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa Kenan Saminu Turaki Dauke Da Carbinsa Mai Dubu Da Ku'ŕani Mai Girma A Hannunsa