September 1, 2024 by Bashir Ahmed Ganin robar kunun aya a gaban gwamnan jihar Nasarawa ya dauki hankulan mutane inda akai ta cece-kuce. Karanta Wannan Kalli Bidiyo: Ta je Saudiyya tana rokon Allah ya hana Salisu Umar Salinga Kwanciyar Hankali har sai ya biya mahaifiyarta kudadenta