September 1, 2024 by Bashir Ahmed Ganin robar kunun aya a gaban gwamnan jihar Nasarawa ya dauki hankulan mutane inda akai ta cece-kuce. Karanta Wannan Kalli Bidiyon: Yanda 'Yan Gombe suke cewa Farfesa Isa Ali Pantami yayi rawa a zagayen siyasar da yayi