Friday, December 5
Shadow

Hotuna: Yadda dan gidan ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya kammala digiri na biyu a Jami’ar kasar Ingila, Inda ya karanci fannin shari’a. Ministan ne ya wallafa hakan a shafinsa na X, inda yake alfahari da hakan

Yadda dan gidan ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya kammala digiri na biyu a Jami’ar kasar Ingila, Inda ya karanci fannin shari’a. Ministan ne ya wallafa hakan a shafinsa na X, inda yake alfahari da hakan.

Nyesom Wike

Karanta Wannan  Bidiyo: Tsohon Gwamnan Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya samu tarba me kyau a Karamar hukumar Chukun inda ya kai tallar ADC

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *