Wednesday, April 8
Shadow

Hukumar babban birnin tarayya Abuja ta kulle ofishin hukumar karbar Haraji ta kasa, FIRS, da bankin Access Bank, da gidan Man Total da sauransu saboda rashin biyan Haraji

Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja, FCTA ta kulle matan gine-gine a birnin saboda rashin biyan kudaden haraji da ake binsu.

Wasu daga cikin manyan gine-ginen da aka kulle sun hada da:

Babban Ofishin Jam’iyyar PDP na kasa.

Ofishin hukumar tattara Haraji na kasa, FIRS dake Zone 5.

Ofishin Access Bank dake Wuse.

Da ofishin al’adun kasar China dake Zone 5.

Da gidan man Total dake Zone 5.

Da dai sauransu.

Karanta Wannan  Saikace ba kasar Larabawa ya je ba: Kalli Bidiyon yanda matan larabawa suka tarbi shugaban kasar Amurka Donald Trump da shigar banza, babu Hijabi ba dan kwali a kansu da ya jawo cece-kuce

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *