Tuesday, November 11
Shadow

Hutun Sallah da jihar Kano ta baiwa Makarantu yayi yawa, Inji ‘yan Kudancin Najeriya yayin da suke caccakar gwamnatin jihar suna cewa dama ‘yan Arewa basu san muhimmancin ilimi ba

”Yan kudancin Najeriya da yawa ne suke caccakar Gwamnatin jihar Kano bayan da ta ayyana kusan sati biyu a matsayin hutun sallah.

Gwamnatin jihar Kano ta sanar kwanaki 12 a matsayin hutun Sallah Babbah ga makarantu.

A arewa wannan ba sabon abu bane musamman lura da yanda ake dadewa a Kano ana bukukuwan sallah da ziyarar ‘yan uwa.

Saidai ‘yan Kudun a kafafen sada zumunta sun ta caccakar gwamnatin jihar Kanon suna dariya akai.

Karanta Wannan  Inyass Allah ne kuma duk wanda yace ba haka ba, sai mun aikashi Qìyàùmà>>Inji Kamal K Fresh

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *