Sunday, May 25
Shadow

Idan da Ngozi Okonjo Iwaela zata fito takarar shugaban kasa, zan zabeta>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad ya bayyana cewa, da Tsohuwar ministar kudi, Ngozi Okonjo Iwaela zata tsaya takarar shugaban kasa, zai zabeta.

Ya bayyana hakane a shafinsa na sada zumunta inda yace sauran wadanda zai zaba daga kasar Inyamurai idan sun tsaya takarar shugaban kasa sun hada da Chris Ngige, Dave Umahi, Ifeanyi Ugwuanyi, Geoffrey Onyeama, da Madam Sharon Ikeazor.

Saidai ya sha martani a wajan Inyamurai da yawa inda suka kalubalanceshi da cewa me yasa bai saka Peter Obi ba?

Karanta Wannan  Kasar Israyla ta amince da kwace gaba dayan yankin Gaza ya koma karkashin kulawa da ikonta, dan haka ta kirawo tsaffin sojojinta dan yin wannan aiki

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *