Friday, December 26
Shadow

Idan Iyayen ka na da bukatar Abinci, matarka nada bukata, kuma baka da watadatar ciyar dasu duka, Matarka zaka ciyar>>Inji Malam

Malam ya bayyana cewa, idan iyaye na da bukata mata na da bukata kuma mutum bashi da ikon ciyar dasu su duka, to matar za ciyar.

Sannan malam yace idan mutum bashi da abincin da zi iya ciyar da matarsa, to su rabu.

@ummulbaneert

Tsakanin iyaye da Mata wanne ne wajibi a ciyar da su❔

♬ original sound – Hafsat Ibrahim Adam🧕✅
Karanta Wannan  Satar Arziki ne zai kawo Trump Najeriya ba taimakon Kiristoci ba>>Inji Kungiyar Kare Muradun Yarbawa, Afenifere

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *