
Wata mata ta dauki hankula bayan da ta bayyana cewa hanya mafi sauki ta yin maganin maza itace kala musu sharrin fyade.
Ta bayyana hakane ta shafinta na sada zumunta inda abin ya baiwa mutane mamaki.

A kwanannan ne dai Sanata Natasha Akpoti ta zargi kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio da nemanta da lalata.