
Wannan baturen dan kasar Ingila ya nemi a bashi mukamin Firayiministan kasar sannan ya nemi a sayar masa da Najeriya dan ya gyarata.
Yace yana son a sayar masa da Najeriya kamar yanda a baya kasarsu ta Ingila ta taba sayen Najeriyar a shekarar 1900.
Wannan magana tasa ta jawo cece-kuce inda wasu suka ce sun yadda wasu kuma suka ce ba zai yiyu ba.