Wednesday, March 18
Shadow

Innalillahi wa’inna ilaihi raji’un: Kalli Bidiyon yanda aka kama wata Yarinya da aka tura Islamiya a Otal

Malam Abdulrahman Umar ya bayar da labarin yanda suka kama wata yarinya ‘yar Islamiya a Otal.

Malam yace wani abokinsa ne ya kai masa ziyara.

Yace shine ya je ya kama masa daki a Otal inda anan ne suka ga yarinyar hadda Hijabinta.

Karanta Wannan  A Karshe Dai Mutumin Da Ya Yi Tattaki Daga Jigawa Zuwa Kano Domin Ganin Gwamna Abba Kabir Ya Isa Kofar Fadar Gwamnatin Kano, Inda Ya Ce Ko Zai Yi Shekara Guda Ba Zai Tafi Ba Har Sai Ya Ga Abba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *