Friday, December 5
Shadow

Ji Abinda dan gidan Sarki Muhammad Sanusi II, Adam Sanusi yace bayan hukuncin kotu a yau wanda ya jawo cece-kuce

Dan gidan me martaba sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, Adam Muhammad Sanusi wanda aka fi sani da Ashraf ya bayyana godiya ga Allah bayan hukuncin kotu a yau.

https://twitter.com/Adam_L_Sanusi/status/1803838627111199087?t=kdRE0ZRuHq-RtRIePMxwNg&s=19

Kotu dai ta soke sabuwar dokar data soke sabbin masarautun Kano wanda lamarin ya kawo rudanin fahimta tsakanin masoyan Sarki Muhammad Sanusi II da Masoyan Sarki Aminu Ado Bayero.

https://twitter.com/Adam_L_Sanusi/status/1803793847878574563?t=D9YU71bHREHJIdEAO8lqjw&s=19

Ya kara da cewa babansa, Watau sarki Sanusi yana nan dai kuma shine me gaskiya.

Karanta Wannan  Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya ce ya yi niyyar ɗaukar sojoji milyan ɗaya da ƴan sanda milyan ɗaya da a ce ya zama shugaban Najeriya a zaɓen 2023

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *