Friday, June 26
Shadow

An yi Min wahayi cewa nan da shekarar 2027 wani shugaban kasa zai bar Duniya>>Inji Fasto Elijah Ayodele

Fasto Elijah Ayodele wanda ya saba kawo maganganu masu jawo cece-kuce yace nan da shekarar 2027 wani shugaban kasa zai garzaya Barzahu.

Ya bayyana hakane a wata sanarwa da ya fitar, saidai bai yi karin haske game a sanarwar ba domin bai fadi sunan shugaban kasar ba.

A baya dai ya yi ta fadar irin wadannan abubuwan na hasashe inda yakan ce an masa wahayi.

Karanta Wannan  Ba zan iya sake jefa 'yan Najeriya a wata sabuwar Wahala ba: Shugaba Tinubu ya soke karin kaso 5 akan kamfanonin Sadarwa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *