Thursday, February 5
Shadow

Ji abinda Dan Gidan Wike ya cewa Sojan Ruwa Yerima

Rahotanni na ta yawo a kafafen sada zumunta cewa, wai Dan gidan ministan Abuja, watau Nyesom Wike wanda bai dade da zama lauya ba, ya mayarwa da sojan ruwa Yerima da martani bayan sa in sar da suka yi shi da mahaifinsa.

Rahoton wanda a kafafen sada zumunta ne kawai yake yawo ba’a tabbatar dashi ba yace dan gidan Wike yace zai yi maganin Soja Yerima.

Tuni dai Ministan tsaro, Muhammad Badaru ya bayar da tabbacin baiwa Yerima kariya inda yace babu abinda zai sameshi.

Karanta Wannan  Saidu Mohammed ya karbi shugabancin hukumar NMDPRA daga hannun Farouk Ahmed

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *