Tuesday, March 3
Shadow

Ji abinda ‘yan Bindiga suka yi a Minna babban birnin jihar Naija da ya tayar da hankula

‘Yan Bindiga a babban birnin jihar Naija watau Minna sun shiga wani rukunin gidaje me suna M.I Wushishi Estate inda suka lalata ababen hawa sannan suka yi gargadin a tashi daga gidan ko kuma idan suka dawo zasu kashe duk wanda suka iske.

Wani shaidan gani da ido yace lamarin ya farune da rana tsaka.

Yace maharan sun shiga rukunin gidajenne yayin da mazajen gidan ke wuraren aiki.

Kakakin ‘Yansandan jihar, Wasiu Abiodun ya tabbatar da faruwar lamarin inda yace amma yanzu kura ta lafa.

Karanta Wannan  In kunga dama ku ce Maula nakewa Ahmed Musa dan nace ya bani kyautar Naira Miliyan 10, ina sake nanatawa ina rokon ya bani Naira Miliyan 10>>Inji Mansurah Isah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *