Friday, January 23
Shadow

Jin dadin Mulkin Tinubu yasa Gwamnatin jihar Sokoto ta sakawa daya daga cikin Titunan jihar sunan dan shugaban kasa, Seyi Tinubu

Gwamnan jihar Sokoto, Ahmad Ali na fuskantar caccaka daga bakunan da yawa daga cikin ‘yan Najeriya bayan sakawa wani titi a jihar Sokoto sunan dan shugaban kasa, Seyi Tinubu.

Kafar Peoplesgazette ta bayyana cewa tsohon sunan titin shine Pepsi Road.

Tace kuma a ranar 3 ga watan Yuni ne ya kamata a kaddamar da titin amma hakan bata samu ba.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya ta haramtawa 'yan mata 'yan kasa da shekaru 18 shiga Otal

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *