Saturday, June 27
Shadow

Kai Duniya: Tauraruwar fina-finan Najeriya wadda matar aurece, ta gayyato kawarta mijinta ya biya bukatarsa dasu a lokaci guda

Tauraruwar fina-finan kudancin Najeriya, Sisi Alagbado ta gayyatowa mijinta kawarta suka hadu a daki daya ya biya bukatarsa dasu.

Wani ahin takaici shine sun dauki bidiyon kansu, kuma yanzu Bidiyon nata yawo a kafafen sada zumunta.

Saidai bayan bayyanar Bidiyon, Sisi ta fito tana bayar da hakuri tana cewa, lallai itace da mijinta kuma sun aikata abin.

Ta ce amma dan Allah masoyanta su yafe mata, tace ko abinci ta kasa ci.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Ni a wajena babu Musulmi makiyin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ko da wanda basa Maulidi, Basu Fahimceshi bane amma suna da hanyar da suke bi wajan daraja Annabi>>Inji Dr. Murtala Abubakar Argungun

5 Comments

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *