Saturday, March 14
Shadow

Kalli Bidiyo: Akwai wanda yace mana idan Izala Gaskiya ce kada Allah yasa ya kai shekara me zuwa, kuma baikai labari ba, kamin shekara ta zagayo ya riga mu gidan gaskiya>>Inji Sheikh Yusuf Sambo Rigachukun

Malamin Addinin Islama, Sheikh Yusuf Sambo Rigachukun ya bayar da labarun irin mutanen da ya kara dasu a baya kuma basu kai labari ba.

Malam yace daga cikinsu akwai wanda yace idan Izala Gaskiyace kada Allah ya kaishi shekara me zuwa kuma baikai shekarar me zuwa ba.

Malam ya bayyana hakane a wajan tafsir da yake yi.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda aka baiwa Mawakin Kudu, Asake damar yin Sallah a guri na musamman da ba kowa ake baiwa damar shiga ba a Harami yayin da yaje Umrah

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *