Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyo: Gwamnan Jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayar da Umarnin yin Azumi a jiharsa dan Rokon Allah ya magance matsalar tsaro

Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya bayar da Umarni a jiharsa ta Borno cewa mutane su tashi da Azumi dan a roki Allah ya magance matsalar tsaro a jihar.

Gwamnan yace za’a tashi da Azuminne ranar Litinin, 24 ga watan Nuwamba inda yace a hada da addu’o’i musamman saboda dawowar Kungiyar Bòkò Hàràm inda take ci gaba da kai hare-hare a jihar

Wannan na zuwane Kwanaki kadan bayan da Kungiyar ta Bòkò Hàràm ta Khashye Janar din Soja, Muhammad Uba.

Karanta Wannan  Rundunar Ƴansanda ta rage wa wani ɗansanda matsayi bisa azabtar da wani dattijo a jihar Imo

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *