Tuesday, November 11
Shadow

Kalli Bidiyo: Hukumar Hisbah ta Kano ta kai ziyara gidan yarin Goron Dutse dan binciken zargin Luwadi da aka ce ana yi da yara

Bayan yaduwar Bidiyon wani zargin Luwadi da aka ce ana yo da yara a gidan yarin Goron Dutse dake Kano, Hukumar Hisbah ta aike da wakilanta gidan yarin.

Kuma bayan kammala bincike, sun ce wannan zargi da aka yi ba gaskiya bane.

Hukumar tace a kwanannan har saukar Qur’ani aka yi a gidan yarin hakanan wasu masu laifin da ake tsare dasu ma sun Samu Digiri da sauransu amma duk ba’a yada ba sai masha’a aka yada.

https://twitter.com/babarh_/status/1919094366817116378?t=MvYMlzSD2W_2rOvyP3PnUw&s=19

Hukumar ta yi kira ga mutane dasu daina yada abinda basu da tabbaci akansa.

Karanta Wannan  Gwamnatin tarayya na sayar da kaso 80 na danyen man fetur din Najeriya ga kasashen waje yayin da Matatun man fetur din Najeriya irin na Dangote ke kukan rashin danyen man

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *