Thursday, February 26
Shadow

Kalli Bidiyo inda Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam ta bayar da labarin cewa, tun tana karamar yarinya ita kyakkyawace aka samu wani yayi Alfasha da ita ya làalata mata rayuwa

Tauraruwar Fina-finan Hausa, Maryam Ta bayar da labarin yanda wani mutum ya lalata mata rayuwa tun tana karamar yarinya.

Saidai da yawa sun ce bai kamata ta bayar da wannan labarin ba.

https://www.tiktok.com/@shusaab/video/7551756706775190791?_t=ZS-8zzdiRonEP3&_r=1
Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya musuluntar da wasu maguzawa

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *