Thursday, March 19
Shadow

Kalli Bidiyo: Itama Saima Muhammad ta alakanta Lalacewar Rayuwar Ummi Nuhu da rashin bin iyaye, Ji Abinda tace

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Saima Muhammad ta fito ta jaddada muhimmancin biyayya ga iyaye.

Ta bayyana hakane a yayin da ake tsaka da tattauna maganar halin ban tausai da abokiyar aikinta, Ummi Nuhu ta shiga ciki.

Ummi Nuhu a Hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita ta bayyana irin halin matsin da ta shiga ciki.

Tace tana bukatar abin yi saboda a yanzu an daina sakata a fim.

Duk da bata kira suna ba, Da yawa sun fassara cewa, Saima Muhammad da Ummi Nuhu take.

https://www.tiktok.com/@queenaish93/video/7532093263633763589?_t=ZM-8yPP0Y1TQE4&_r=1

Lamarin Ummi Nuhu na ci gaba da daukar hankula sosai.

A baya dai mun kawo muku cewa, Itama Rukayya Dawayya duk da bata kira suna ba ta alakanta wahalar rayuwar da Ummi Nuhu ke ciki da wulakanta iyaye.

Karanta Wannan  Za a samar da ƙarin kayan aiki don daƙile ƴan ta da ƙayar-baya - Janar Chris Musa

Hakanan shima wani bawan Allah ya fita ya bayyana hakan.

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *